Buhari na shirin kulla min sharri- Obasanjo
A cewar Obasanjo, “Na samu labari daga wasu majiyoyi na tsaro inda suka tabbatar min da cewa gwamnati na shirin amfani da hukumar EFCC da wasu shaidun zur domin a daure ni.”
Wannan bayanin na kunshe a wata takarda wadda mai magana da yawun tsohon shugaban Mista Kehinde Akinyemi ya sa wa hannu, kamar yadda kafafen yada labarai na kasar nan suka wallafa.
No comments